Skip to main content

CHELSEA TA KORI KOCIN TA, TUCHEL

 


 


Chelsea ta kori kocinta,  Thomas Tuchel bayan kashin da kungiyar ta sha a ranar Talata a Gasar Zakarun Turai.

Kocin mai shekara 49 wanda ya taɓa jagorantar Borussia Dortmund da Paris St-Germain zai bar Stamford Bridge bayan wata 20 da kama aiki.

Mai kulob ɗin, Todd Boehly ya bayyana cewa, mataimakan Tuchel ɗin za su ci gaba da aikin horaswa har sai an samu wanda zai maye gurbinsa.

Wata sanarwa da masu kulob din suka fitar sun ce, suna ganin lokaci ya yi da za a kawo wani sabon babban koci.

An naɗa Tuchel a matsayin koci a ranar 26 ga watan Janairun 2021, bayan ya maye gurbin Frank Lampard, inda ya kai kulob ɗin ga samun nasarar su ta biyu a gasar  Chmpions League wata huɗu bayan ya shiga kulob din.

Bayan nan sai ya ƙara da cin Uefa Super Cup da kuma Fifa Club World Cup duk a shekarar.

Comments

Popular posts from this blog

All Is Set For APC Presidential Primary.

All is now set for the All Progressives Congress (APC) Presidential primary in Abuja holding from Monday, June 6 to June 7 at the Eagle’s Square with six aspirants in the lead, Jasawa Times learned. The presidentail aspirant include the Vice-President Yemi Osibanjo; former Minister of Science and Technology, Ogbonnaya Onu, Ebonyi Gov. Dave Umahi; former Lagos Gov. Bola Ahmed Tinubu, former Minister of Transportation, Rotimi Amaechi and ex-Minister of State for Education, Chief Chukwuemeka Nwajiuba. The Eagles Square is expected to host about 2,240 delegates from the 36 states and the Federal Capital Territory. Expectedly, the influx of people into the FCT has increased, a development that has attracted more police presence at the Eagles Square and some hotels hosting the delegates and chieftains of the APC. Ahead of the event, the party’s National Chairman, Sen.Abdullahi Adamu on Sunday visited the Eagles Square where he expressed satisfaction with the facilities put in place by...

Yanzu yanzu: 'yan majalisar dattijai sun tafi hutu domin gudanar da yaƙin neman zaɓe

Majalisar dattijan Nigeria, sun tafi hutu a yau Laraba, domin samun cigaba da gudanar da harkokin yaƙin neman zaɓe a jam'iyyun da suke ciki, don tunkarar babban zaɓen shekarar 2023, kamar yadda shugaban majalisar, Sanata Ahmad Lawan, ya bayyana yayin zaman majalisar na wannan rana. Lawan yace zace zasu tafi hutun ne domin tabbatar da abubuwa sun zama cikin tsari a ƙasar nan, kuma za su dawo a ranar 28 ga watan Fabrairu, kwanaki uku kenan bayan an gudanar da zaɓen shugaban ƙasa dana yan majalisun tarayya, kafin su sake tafiya wani hutun a ranar 1 ga watan Maris, domin gudanar da zaɓen gwamnoni da yan majalisun dokokin jiha, da za'ayi a ranar 11 ga watan Maris. Cikin jawabinsa, Lawan yayi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, da kuma jami'an tsaro, akan su tabbatar sunyi ayyukansu yadda ya dace, domin yin zaɓe cikin kwanciyar hankali da lumana, karbabben zaɓe kuma sahihi. Majalisar Nigeriya

NASS leadership G-7 reject APC’s zoning

  Nigeria National Assembly  The All Progressives Congress (APC) zoning arrangement for leadership positions in the coming National Assembly has continued to generate sharp reactions from stakeholders, including aspirants. The party, on Monday, released its zoning template for the presiding officers’ seats with Senators Godswill Akpabio(South-South) and Barau Jibrin (North West) picked as preferred candidates for senate president and deputy senate president respectively. In the House of Representatives, the party endorsed Tajudeen Abbas from the North West as the speaker and Benjamin Kalu from the South East as deputy. However, other aspirants, their supporters, lawmaker select from different geo-political zones, and a governor havere jected the zoning arrangement, which they said favoured one zone against the others. Aggrieved G-7 aspirants demand reversal Seven aspirants for the speaker’s seat yesterday formed an alliance tagged G-7 to express their rejection of the zoning t...