Skip to main content

LALONG YA CE KASANCEWAR SHI JAGORAN YAKIN NEMAN ZABEN MUSULMI DA MUSULMI BAI DA ALAKA DA ADDININ SHI

 


Gwamnan jihar Plateau, Simon Bako Lalong a ranar Laraba, ya kalubalanci kiristocin da suka Ki amincewa da mukamin da ya samu na jagorantar tawagar yakin neman zaben dan takarar shugabancin kasa na APC, inda ya ce a matsayin Shi na dan katolika Wanda ya samu babban kambun yabo, Hakan bai nuna cewa abinda yake yi ba daidai bane.

 Tun daga lokacin da Bola Ahmed Tinubu ya zamto dan takarar shugaban kasa na APC, tsohon gwamnan jihar Legas din ya zabi tsohon gwamnan jihar Borno a matsayin abokin takarar Shi.

Tun daga nan kuwa wannan mataki na Tinubu ya rika janyo cecekuce, musamman daga bangaren kiristoci da kungiyar kiristoci ta kasa, CAN, wacce tuni taki amincewa da takarar musulmi da musulmi.

To amma gwamna Lalong ya gamsu, inda ya  goyi bayan wannan tafiya ta musulmi da musulmi, bayan Sun  gana da shugaban kasa Buhari a fadar gwamnatin tarayya a Abuja.

A Wani taron tambayoyi da bayar amsasoshi da aka gudanar, Lalong ya ce zai cigaba da Zama cikakken dan katolika, duk da matsayin da aka bashi a yaƙin neman zaben musulmi da musulmi.

Gwamnan ya ce Yana matukar girmama addinin sa a matsayin shi na kirista, to amma duk da haka an zabe shi ya zama gwamnan mabiya duka addinai dama Wanda basu da addini ne.

Gwamnan daga bisani ya ce bai san ma ko daga Ina wadanda suke ikirarin cewa su kiristoci ne da suka Ki aminta da mukamin nashi  suka fito ba, domin a cewar Shi,  lokacin da yake dawowa Jos bayan karbo takardar matsayin da ya samu, kungiyar CAN reshen jihar Plateau ta kasance daga cikin wadanda suka je taro Shi.

Comments

Popular posts from this blog

Bridging Digital Divides: Empowering People with Special Needs and Uniting Communities Through Technology

By Abdullahi Abdulhafiz Aliyu In today’s fast-changing digital landscape, access to technology is no longer a luxury—it is a necessity. Yet, for millions of Nigerians, especially people with special needs, the digital world remains out of reach due to systemic barriers and a lack of inclusive learning opportunities. My work as a journalist and digital advocate has focused on breaking these barriers, ensuring that technology serves as a tool for empowerment rather than exclusion. Through my engagement with individuals with disabilities and as the host of Duniyar Fasaha (Fasaha World) on Unity FM, I have worked to bridge the digital divide by providing foundational digital education to marginalized groups. By introducing people with special needs to basic computer skills such as Microsoft Word, Excel, PowerPoint, and internet navigation, I have witnessed firsthand how technology can unlock new opportunities and transform lives. Digital Skills for Special Needs: A Path to Inclusion Inclu...

Tragedy in Bukuru: Trader Killed, Two Injured in JMDB Task Force Operation

A tragic incident occurred in Bukuru, Jos South LGA, on Monday, resulting in the death of a trader, Nasiru Abubakar, and injuring two others. The incident happened during an enforcement operation by the Jos Metropolitan Development Board (JMDB) task force. The Nigerian Police Logo According to reports, the task force was attempting to disperse a group of criminal elements when a warning shot was fired, unfortunately hitting the trader. The incident also resulted in the destruction of several vehicles, with over five cars set ablaze. The Commissioner of Police, Emmanuel Adesina, promptly visited the scene to assess the situation, and normalcy has been restored. The police command has issued a stern warning to individuals with criminal intentions, urging them to desist from their activities or flee the state. 

Reps Approve Tinubu’s Emergency Rule Request for Rivers State

 The House of Representatives has approved President Bola Ahmed Tinubu’s request to impose a state of emergency in Rivers State following heightened political tensions and security concerns. The decision, made during a plenary session on Wednesday, comes after weeks of instability in the oil-rich state, where political clashes and reports of pipeline vandalism have raised national security concerns. Why the Emergency Rule? The crisis in Rivers State stems from an ongoing power tussle between Governor Siminalayi Fubara and state lawmakers, a situation that has escalated into widespread unrest. Reports also indicate that increased incidents of oil theft and pipeline vandalism are affecting Nigeria’s economic stability. President Tinubu, in his emergency rule proclamation, suspended Governor Fubara and other elected officials, appointing retired Vice Admiral Ibokette Ibas as the military administrator to oversee the state’s affairs. House of Representatives  Legislative Endor...