Skip to main content

IN KANA SON SANIN MATSAYIN APC A ZABEN 2023

 


Za a bude hada-hadar siyasa gadan-gadan ranar 28 ga watan Satumba 2022. Daga wannan rana hukumar zabe ta bada izini a shiga kamfen. Ba za a tsaya ba sai ranar 23 ga watan Fabrairu 2023, wato saura kwana biyu a fara zaben shugaban kasa dana yan majalisar dattijai da na tarayya.

In kana son sanin yadda mutanen Najeriya za su yi zabe kuma wa za su zaba ga hanyoyi da za ka yi duba da la'akari da su guda biyar.

Na Daya; 

Duba a Masallacin da kake sallar asuba, ko cocin da kake halarta, makotanka na gida a dama da hagu, gabas da yamma, shin zasu zabi APC, ko sauran jam'iyyun zasu zaba?

Na biyu;

Duba abokanka a kasuwa da wadanda kuke aiki tare a kamfanoni ko ofis dinku da wadanda kuke haduwa kullum wajen sana'a, mutum nawa ne zasu zabi APC, nawa ne zasu zabi sauran jam'iyyun?

Na uku;

Duba 'yan makarantarku ta Boko( wato jami'a da kolejojin ilimi da Polytechnics, masu yajin aiki da wadanda ke bakin aikinsu) da dalibai na zaure da majalisi islamiyya da duk gurin da kuke haduwa neman ilimi, mutum nawa ne zasu zabi jam'iyyar APC, nawa ne zasu zabi sauran jam'iyyun?

Na hudu;

Duba wadanda kuke mu'amala a filin wasa ko shakatawa da sharholiya, 'yan nishadi da yawo a duniya, su waye da waye a cikinsu zasu zabi APC, su waye kuma zasu zabi sauran jam'iyyun?

Na biyar;

Duba sosai a 'yan siyasar unguwarku a matakin cafta da mazaba da karamar hukuma da jiha har ma da kasa baki daya, su waye, suna iya tallan jam'iyyar APC ko sauran jam'iyyun?

Sakamakon da ka samu, shi ne hisabin da mutanen kasar nan suke kudirin aiwatar a ranar zabe. KAR KA YAUDARI KANKA

MALLAKIN RUBUTU BELLO MUHAMMAD SHARADA

Comments

Popular posts from this blog

All Is Set For APC Presidential Primary.

All is now set for the All Progressives Congress (APC) Presidential primary in Abuja holding from Monday, June 6 to June 7 at the Eagle’s Square with six aspirants in the lead, Jasawa Times learned. The presidentail aspirant include the Vice-President Yemi Osibanjo; former Minister of Science and Technology, Ogbonnaya Onu, Ebonyi Gov. Dave Umahi; former Lagos Gov. Bola Ahmed Tinubu, former Minister of Transportation, Rotimi Amaechi and ex-Minister of State for Education, Chief Chukwuemeka Nwajiuba. The Eagles Square is expected to host about 2,240 delegates from the 36 states and the Federal Capital Territory. Expectedly, the influx of people into the FCT has increased, a development that has attracted more police presence at the Eagles Square and some hotels hosting the delegates and chieftains of the APC. Ahead of the event, the party’s National Chairman, Sen.Abdullahi Adamu on Sunday visited the Eagles Square where he expressed satisfaction with the facilities put in place by...

2023 ELECTION: BVAS mock accreditation Feb 4… INEC

The Independent National Electoral Commission (INEC) has said that it would conduct a mock accreditation of registered voters in 436 polling units (PUs) nationwide, on February 4 using its Bimodal Voter Accreditation System (BVAS) machines. The INEC Chairman, Prof. Mahmood Yakubu, said this during a meeting with Resident Electoral Commissioners (RECs) on Friday in Abuja. He said that 436 Bimodal Voter Accreditation System (BVAS) machines would be deployed for the exercise. “As you are already aware, the commission has taken delivery of the BVAS machines for the election. We have also dutifully tested each machine in our offices nationwide to ensure its functionality. “The next step is to conduct field tests across the country involving actual voters. For this reason, and in readiness for nationwide deployment, the commission is conducting a mock accreditation of voters similar to what was done ahead of the recent Ekiti and Osun states governorship elections. “The mock accreditation wil...

Concern PDP Muslim Youth Council paid a courtesy visit to Plateau State Governor-elect.

A coalition Muslim PDP Youth in Plateau state called Concern PDP Muslim Youth Council paid a congratulatory visit to Plateau Satet Governor-elect Barrister Caleb Mutgwang. Leading the delegation Hon. Kabiru Garkuwa, while delivering the Goodwill message  stated that the Council embarked on the visit to thank the Governor and show their unwavering faith and support for the victory at the recently concluded election. In his speech, Garkuwa, “Praised God for the glorious victory achieved by our dear Party PDP in general elections”  He also Added that, “with the like of his Excellency's at the helm of affairs in governance, Plateau State will be in safe hands”. He as well commended the commitments and the sacrifices of Hon. Yary Kumci, appreciated his kind support and benevolence always accorded to the group.  Garkuwa while presenting a letter to Governor elect.  Garkuwa also appreciate other officials among are   Hajiya Jamila Gwandu, Alh. Aminu Abdullahi (Jos...