Skip to main content

AMURKA NA ZAWARCIN HULDA TA GASKIYA DA NAHIYAR AFIRKA

Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Antony Blinken da ke ziyara a Afirka ta Kudu, ya ce Amurka na zawarcin hulda ta gaskiya da nahiyar Afirka, sannan kuma ba ta gasa da wata babbar kasa a duniya wajen neman karbuwa a nahiyar ta Afirka.

Tun a Lahadin da ta gabata ce, Mista Blinken ya isa Afrika ta Kudu domin fara ran-gadin kasashen Afirka uku, wanda ke zuwa jim kadan bayan kammala ziyarar da Ministan Harkokin Wajen Rasha, Sergei Lavrov ya kai nahiyar.

Shugaban Kasar Amurka Joe Biden 

A yayin gabatar da jawabi a taron manema labarai a babban birnin Pretoria na kasar Afrika ta Kudu, Sakataren Harkokin Wajen na Amurka ya ce, ba sa kallon nahiyar Afirka a matsayin wani fagen gogayya da manyan kasashen duniya.

A wannan ran-gadin da ya soma a nahiyar Afirka, Mista Blinken ya fara yada zango ne a Afirka ta Kudu, kasar da ke zama jagora a jerin kasashen duniya masu tasowa, wadda kuma ta dauki matsayin ’yan ba-ruwanmu a rikicin Rasha da Ukraine.

Mista Blinken din ya kuma sanar da wasu sabbin manufofin Amurka a nahiyar Afirka a wani jawabi da ya yi a jami’ar Pretoria.

Comments

Popular posts from this blog

Bridging Digital Divides: Empowering People with Special Needs and Uniting Communities Through Technology

By Abdullahi Abdulhafiz Aliyu In today’s fast-changing digital landscape, access to technology is no longer a luxury—it is a necessity. Yet, for millions of Nigerians, especially people with special needs, the digital world remains out of reach due to systemic barriers and a lack of inclusive learning opportunities. My work as a journalist and digital advocate has focused on breaking these barriers, ensuring that technology serves as a tool for empowerment rather than exclusion. Through my engagement with individuals with disabilities and as the host of Duniyar Fasaha (Fasaha World) on Unity FM, I have worked to bridge the digital divide by providing foundational digital education to marginalized groups. By introducing people with special needs to basic computer skills such as Microsoft Word, Excel, PowerPoint, and internet navigation, I have witnessed firsthand how technology can unlock new opportunities and transform lives. Digital Skills for Special Needs: A Path to Inclusion Inclu...

Yanzu yanzu: 'yan majalisar dattijai sun tafi hutu domin gudanar da yaƙin neman zaɓe

Majalisar dattijan Nigeria, sun tafi hutu a yau Laraba, domin samun cigaba da gudanar da harkokin yaƙin neman zaɓe a jam'iyyun da suke ciki, don tunkarar babban zaɓen shekarar 2023, kamar yadda shugaban majalisar, Sanata Ahmad Lawan, ya bayyana yayin zaman majalisar na wannan rana. Lawan yace zace zasu tafi hutun ne domin tabbatar da abubuwa sun zama cikin tsari a ƙasar nan, kuma za su dawo a ranar 28 ga watan Fabrairu, kwanaki uku kenan bayan an gudanar da zaɓen shugaban ƙasa dana yan majalisun tarayya, kafin su sake tafiya wani hutun a ranar 1 ga watan Maris, domin gudanar da zaɓen gwamnoni da yan majalisun dokokin jiha, da za'ayi a ranar 11 ga watan Maris. Cikin jawabinsa, Lawan yayi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, da kuma jami'an tsaro, akan su tabbatar sunyi ayyukansu yadda ya dace, domin yin zaɓe cikin kwanciyar hankali da lumana, karbabben zaɓe kuma sahihi. Majalisar Nigeriya

All Is Set For APC Presidential Primary.

All is now set for the All Progressives Congress (APC) Presidential primary in Abuja holding from Monday, June 6 to June 7 at the Eagle’s Square with six aspirants in the lead, Jasawa Times learned. The presidentail aspirant include the Vice-President Yemi Osibanjo; former Minister of Science and Technology, Ogbonnaya Onu, Ebonyi Gov. Dave Umahi; former Lagos Gov. Bola Ahmed Tinubu, former Minister of Transportation, Rotimi Amaechi and ex-Minister of State for Education, Chief Chukwuemeka Nwajiuba. The Eagles Square is expected to host about 2,240 delegates from the 36 states and the Federal Capital Territory. Expectedly, the influx of people into the FCT has increased, a development that has attracted more police presence at the Eagles Square and some hotels hosting the delegates and chieftains of the APC. Ahead of the event, the party’s National Chairman, Sen.Abdullahi Adamu on Sunday visited the Eagles Square where he expressed satisfaction with the facilities put in place by...