Skip to main content

Gwamnatin jihar Kano ta rufe kwalejojin fasahar kiwon lafiya masu zaman kansu guda (28) .



 Gwamnatin jihar Kano ta rufe kwalejojin fasahar kiwon lafiya masu zaman kansu guda (28) da ke aiki ba bisa ka’ida ba a sassa daban-daban na jihar. 

Yaduwar makarantun a baya-bayan nan, a cewar jihar, yana da illa ga lafiyar jama’a, ci gaban ilimi da kuma ingantaccen tsarin kiwon lafiya baki daya.

 Ga jerin sunayen Makarantun da aka rufe:* 

1. Unity College of Health Science  Danbatta L.G

2.College of Health & Technology Dorayi Karama (K.G/Mai), Gwale LGA

3. Khalil College of Health Science & Technology Zaria Road, Opp Gadar Lado Darmanawa

Unguwa Uku Opp. Hisbah Office, Karkasara, Opp. Bilal Mosque, Tarauni LGA; Danbatta LGA; Wudil LGA

5. Shamila College of Health Science & Technology Gezawa LGA

6. Autan Bawo College of Health Science & Technology Rano LGA

7. Trustee College of Health Science & Technology Jakara, Dala LGA – Kano 

Bachirawa, Ungoggo LGA – Kano

8. Eagle College of Health Science & Technology, Bichi LGA

9. Albakari College of Health Science & Technology, Rijiyar Zaki, Ungoggo LGA – Kano

10. Jamatu College of Health Science & Technology, Kura LGA

11. Savanna College of Health Science & Technology, Wudil LGA

12. Institute of Health Education Ahmadiyya,(Gareji) Opp. INEC Office Nassarawa L.G

13. Jamilu Chiroma College of Health Science & Technology Kings-Garden, Zungeru road, Opp. Airport Road, S/Gari Nassarawa L.G

14. Sir Sanusi College of Health Science & Technology Matan Fada Road Nassarawa GRA Nassarawa LG

15. Aminu Ado Bayero College of Health Science & Technology,  Ado Bayero Layout, Dandinshe Yamma – Dala LGA

16. Awwab College of Health Science & Technology, Salanta, Gwale LGA 

17. Gwarzo Unity College of Health Science & Technology, Gwarzo LGA

18. Al-wasa’u College of Health Science & Technology, T/Fulani, Nassarawa LGA – Kano

19. Kanima Academy, Layin Dan-kargo, Zangon Dakata, Nassarawa LGA – Kano

20. Muslim College of Health Science & Technology, Zungeru Road, Fagge LGA – Kano

21. Utopia College of Health Science & Technology, Jigirya JSS, Yankaba, Nassarawa LGA – Kano

22. Jama’a College of Health Science & Technology, Na’ibawa Yan-lemo, Tarauni LGA – Kano

23. Kausar Healthcare Academy, Jos Road, Beside Islamic Centre, T/Wada LGA – Kano

24. Shanono College of Health Science & Technology, No. 33 Kofar Gari, Shanono LGA – Kano

25. Institute of Basic Health Education, Jakara Garden, Airport Road, Nassarawa LGA – Kano

26. School of Health Technology, Habib Faruq Girls Sec. Sch., Gidan Kara, Kurna T/Fulani Dala LG

27. School of Health Technology, Bachirawa Special Primary School, Ungoggo LGA

28. Fudiyya School of Health Sciences, Danrimi, ‘Yan-babura Rijiyar Lemo, Fagge LGA

Comments

Popular posts from this blog

Bridging Digital Divides: Empowering People with Special Needs and Uniting Communities Through Technology

By Abdullahi Abdulhafiz Aliyu In today’s fast-changing digital landscape, access to technology is no longer a luxury—it is a necessity. Yet, for millions of Nigerians, especially people with special needs, the digital world remains out of reach due to systemic barriers and a lack of inclusive learning opportunities. My work as a journalist and digital advocate has focused on breaking these barriers, ensuring that technology serves as a tool for empowerment rather than exclusion. Through my engagement with individuals with disabilities and as the host of Duniyar Fasaha (Fasaha World) on Unity FM, I have worked to bridge the digital divide by providing foundational digital education to marginalized groups. By introducing people with special needs to basic computer skills such as Microsoft Word, Excel, PowerPoint, and internet navigation, I have witnessed firsthand how technology can unlock new opportunities and transform lives. Digital Skills for Special Needs: A Path to Inclusion Inclu...

Yanzu yanzu: 'yan majalisar dattijai sun tafi hutu domin gudanar da yaƙin neman zaɓe

Majalisar dattijan Nigeria, sun tafi hutu a yau Laraba, domin samun cigaba da gudanar da harkokin yaƙin neman zaɓe a jam'iyyun da suke ciki, don tunkarar babban zaɓen shekarar 2023, kamar yadda shugaban majalisar, Sanata Ahmad Lawan, ya bayyana yayin zaman majalisar na wannan rana. Lawan yace zace zasu tafi hutun ne domin tabbatar da abubuwa sun zama cikin tsari a ƙasar nan, kuma za su dawo a ranar 28 ga watan Fabrairu, kwanaki uku kenan bayan an gudanar da zaɓen shugaban ƙasa dana yan majalisun tarayya, kafin su sake tafiya wani hutun a ranar 1 ga watan Maris, domin gudanar da zaɓen gwamnoni da yan majalisun dokokin jiha, da za'ayi a ranar 11 ga watan Maris. Cikin jawabinsa, Lawan yayi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, da kuma jami'an tsaro, akan su tabbatar sunyi ayyukansu yadda ya dace, domin yin zaɓe cikin kwanciyar hankali da lumana, karbabben zaɓe kuma sahihi. Majalisar Nigeriya

All Is Set For APC Presidential Primary.

All is now set for the All Progressives Congress (APC) Presidential primary in Abuja holding from Monday, June 6 to June 7 at the Eagle’s Square with six aspirants in the lead, Jasawa Times learned. The presidentail aspirant include the Vice-President Yemi Osibanjo; former Minister of Science and Technology, Ogbonnaya Onu, Ebonyi Gov. Dave Umahi; former Lagos Gov. Bola Ahmed Tinubu, former Minister of Transportation, Rotimi Amaechi and ex-Minister of State for Education, Chief Chukwuemeka Nwajiuba. The Eagles Square is expected to host about 2,240 delegates from the 36 states and the Federal Capital Territory. Expectedly, the influx of people into the FCT has increased, a development that has attracted more police presence at the Eagles Square and some hotels hosting the delegates and chieftains of the APC. Ahead of the event, the party’s National Chairman, Sen.Abdullahi Adamu on Sunday visited the Eagles Square where he expressed satisfaction with the facilities put in place by...