Ahead of the 2023 general elections, the Chief of Defence Staff , Gen. Lucky Irabor, Yesterday warned politicians to shun violence. He gave the warning in Abuja when he joined the Defence spokesman, Maj.-Gen. Benard Onyeuko, at a press briefi ng on the activities of the Armed Forces. ‘’For anyone who is looking forward to be elected, he must do it within the ambit of the provisions of the law because we’ll not in any way stand aside and see those who perpetrate violence all because they’re looking for political offices, appointive offices. ‘’Nigeria remains a nation that must live in peace, desire to live in peace, and Nigerians deserve to live in peace. ‘’We’re working very closely with the police and we stand ready to give them all the necessary support because going forward, Nigeria must be peaceful,’’ Irabor said.
Majalisar dattijan Nigeria, sun tafi hutu a yau Laraba, domin samun cigaba da gudanar da harkokin yaƙin neman zaɓe a jam'iyyun da suke ciki, don tunkarar babban zaɓen shekarar 2023, kamar yadda shugaban majalisar, Sanata Ahmad Lawan, ya bayyana yayin zaman majalisar na wannan rana. Lawan yace zace zasu tafi hutun ne domin tabbatar da abubuwa sun zama cikin tsari a ƙasar nan, kuma za su dawo a ranar 28 ga watan Fabrairu, kwanaki uku kenan bayan an gudanar da zaɓen shugaban ƙasa dana yan majalisun tarayya, kafin su sake tafiya wani hutun a ranar 1 ga watan Maris, domin gudanar da zaɓen gwamnoni da yan majalisun dokokin jiha, da za'ayi a ranar 11 ga watan Maris. Cikin jawabinsa, Lawan yayi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, da kuma jami'an tsaro, akan su tabbatar sunyi ayyukansu yadda ya dace, domin yin zaɓe cikin kwanciyar hankali da lumana, karbabben zaɓe kuma sahihi. Majalisar Nigeriya
Comments
Post a Comment