Skip to main content

SSANU da NASU sun dakatar da yajin aiki zuwa watanni biyu

 



Kwamitin haɗin gwiwa na ƙungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya (SSANU) da na ƙungiyoyin ma’aikata sashen da ba koyarwa ba (NASU) sun dakatar da yajin aikin da suke yi na tsawon watanni biyu.

Wani mamba a kungiyar haɗin gwiwar kuma shugaban SSANU na ƙasa, Mohammed Ibrahim ne ya bayyana hakan a wata hira da jaridar The Nation ta wayar tarho ranar Asabar a Abuja.

Ya ce dakatarwar za ta fara aiki ne daga ranar Larabar mako mai zuwa. “Eh, mun dakatar da yajin aikin na tsawon watanni biyu,” in ji shugaban SSANU.

A cewar Ibrahim, gwamnatin tarayya ta ware naira biliyan 50 domin biyan alawus-alawus ga mambobin SSANU, NASU da kuma ƙungiyar malaman jami’o’i ta ASUU.

Ya kuma ce ƙungiyoyin sun cim ma yarjejeniya da gwamnati kan sharuɗɗan dawowa bakin aikinsu da fatan za a aiwatar da yarjejeniyar cikin watanni biyu.

Yajin aikin da SSANU da NASU suka yi, ya sa aka dakatar da bayar da takardun shedar kammala karatu, da kuma gudanar al’amuran sa suka shafi tafiya aikin hidimar ƙasa na NYSC.

A wata sanarwa da ya fitar ranar Asabar, shugaban SSANU ya ce: “A yau, bayan tattaunawa da mai girma ministan ilimi da kuma gamsuwar da muka cewa gwamnati a wannan karon za ta jajirce wajen amincewa da mutunta yarjejeniyoyin da aka cim ma a tarurrukan da aka yi, muna sanar da ku wata tazarar watanni biyu da muka bai wa gwamnati don aiwatar da yarjejeniyar da aka cim ma.

“Burinmu ne, ganin irin tabbacin da mai girma ministan ilimi ya yi da kuma jajircewarmu na ganin an kawo karshen rikicin da ke faruwa, cewa damar da za a samu na watanni biyu zai isa a ɗauki matakan da za su kawo ƙarshen saɓanin gaba daya”

Comments

Popular posts from this blog

Mrs Abiodum. Silent Achiever: A Visionary Leader

In the often tumultuous world of politics, where grand gestures and high-profile decisions frequently capture attention, Mrs. Abiodun, the Senior Special Adviser to the President on Community Engagements, exemplifies a quieter yet profoundly impactful form of leadership. Upon her appointment, Mrs. Abiodun wasted no time in implementing her vision for a more connected and responsive government. She spearheaded the creation of the Citizen’s Assembly Platform, a pioneering initiative designed to bridge the gap between the government and its grassroots constituents. This platform, inaugurated across all six states of the North Central region and the Federal Capital Territory, facilitates direct communication between citizens and the government. Volunteers from these areas regularly report local issues and needs, and Mrs. Abiodun’s prompt and effective responses highlight her unwavering dedication to actionable governance. What sets Mrs. Abiodun apart among the six senior special advisers o...

Tragedy in Bukuru: Trader Killed, Two Injured in JMDB Task Force Operation

A tragic incident occurred in Bukuru, Jos South LGA, on Monday, resulting in the death of a trader, Nasiru Abubakar, and injuring two others. The incident happened during an enforcement operation by the Jos Metropolitan Development Board (JMDB) task force. The Nigerian Police Logo According to reports, the task force was attempting to disperse a group of criminal elements when a warning shot was fired, unfortunately hitting the trader. The incident also resulted in the destruction of several vehicles, with over five cars set ablaze. The Commissioner of Police, Emmanuel Adesina, promptly visited the scene to assess the situation, and normalcy has been restored. The police command has issued a stern warning to individuals with criminal intentions, urging them to desist from their activities or flee the state. 

Reps Approve Tinubu’s Emergency Rule Request for Rivers State

 The House of Representatives has approved President Bola Ahmed Tinubu’s request to impose a state of emergency in Rivers State following heightened political tensions and security concerns. The decision, made during a plenary session on Wednesday, comes after weeks of instability in the oil-rich state, where political clashes and reports of pipeline vandalism have raised national security concerns. Why the Emergency Rule? The crisis in Rivers State stems from an ongoing power tussle between Governor Siminalayi Fubara and state lawmakers, a situation that has escalated into widespread unrest. Reports also indicate that increased incidents of oil theft and pipeline vandalism are affecting Nigeria’s economic stability. President Tinubu, in his emergency rule proclamation, suspended Governor Fubara and other elected officials, appointing retired Vice Admiral Ibokette Ibas as the military administrator to oversee the state’s affairs. House of Representatives  Legislative Endor...