Skip to main content

AN BUKACI IYAYE SU JI TSORON ALLAH WAJEN SAUKE NAUYIN TARBIYA DA A KA DAURA MUSA

 


An yi kira ga iyaye su ji tsoron Allah wajen sauke nauyin da Allah Ya daura mu su na tarbiyantar da ‘ya‘yayen su yadda ya kamata. 

Kazalika an shawarce su da su rika mayar da hankali akan harkokin yaran na yau da kullum don gujewa jefa su halin ni ‘ya su.

Mai Unguwar Rogo/Layin Dan Badawai dake nan birnin Jos din jihar Pilato, Alhaji Aliyu Muhammad Dan Badawai ne yayi wannan Kira ranar Asabar, a wajen taron yaye dalibai na shekara-shekara da Makarantar Skyline ta shirya a nan cikin garin Jos.

Mai Unguwa Dan Badawai daya kasance bako mai jawabi a wajen taron, ya tunatar da al'umma cewa, Allah Ya halicce su ne don su bautata Mishi, yana mai cewa, ta hanyar neman ilimi ne  mutum zai san hanyoyin dazai bi wajen bautatawa.

A lokacin da yake Jan hankalin iyaye da suke nuna halin ko inkula akan karatun ‘ya‘yan Su, Alhaji Aliyu Dan Badawai ya shawarcesu dasu tuna da yadda haduwar Su da Ubangiji zata kasance, domin kuwa a cewar Shi, za'a tambayi kowa akan kiwon da aka bashi.

Game da halin tsadar rayuwa da ake ciki kuwa, Alhaji Danbadawai ya shawarci al'umma suyi hakuri da wannan jarabawa don samun dacewar Ubangiji.

A nashi tsokacin mu'assashin Skyline, Malam Ahmad Abubakar Ahmad, ya bukaci iyaye da su cigaba da bayar da hadin Kai wajen ilimantar musu da Yara, ya na mai Mika godiyar shi wa mahalarts taron abisa amsa gayyatar da ka yi mu Su.

Jasawa times ta rawaito cewa, kansilan Anguwan Rogo/Rimi/ Sabon Layi, wato Honourable Sulaiman Sultan ta bakin Wakilan Shi, ya jaddada muhimmancin baiwa Yara tarbiya don kaucewa jefasu kan mummunar hanya.

Comments

Popular posts from this blog

NGF Promises Improved Minimum Wage Amid Ongoing Negotiations

The Nigeria Governors' Forum (NGF) has assured Nigerians and organized labor that negotiations are underway to establish a better minimum wage. This comes after the governors previously rejected the Federal Government's proposal of N62,000, citing that some states would need to borrow to pay salaries. Despite this, organized labor continues to push for a wage of N250,000. Nigeria Governor's Forum  Following the Federal Executive Council's postponement of the minimum wage discussion, the governors held an emergency meeting, which extended into the early hours of Thursday. According to a communiqué signed by NGF acting Director, Media, Ahmed Salihu, the forum discussed various national issues, including the new national minimum wage. The governors agreed to continue engaging with key stakeholders to reach a mutually acceptable solution, assuring that better wages will result from the ongoing negotiations. They also discussed the World Bank-Nigeria for Women Project Scale-

JUST NOW: Woman Caught with Stolen AK-47

Security forces apprehended a middle-aged woman, Aisha Abubakar, from Katsina State, while she was on a bus traveling to Abuja from Katsina. The woman was found in possession of a stolen AK-47 rifle, prompting her arrest. Suspected Aisha Abubakar  During interrogation, Aisha revealed that she was driven by extreme hunger and desperation to accept the task from unknown individuals. She claimed that she was instructed to transport the weapon to a designated location near Yantumaki, where the owners would retrieve it. Aisha maintained that this was her first involvement in such a dangerous and illegal activity, and that her dire circumstances left her with little choice but to accept the job. Her statement highlights the devastating impact of poverty and hunger on individuals, leading them to engage in illicit activities out of desperation.

Tragedy at the National Assembly: Customs Officer Passes Away

Tragedy struck at the National Assembly on Tuesday when a senior officer of the Nigeria Customs Service passed away during a meeting with a House Committee. According to a statement released by House Spokesman Akin Rotimi, the officer suddenly fell ill at approximately 1 pm and despite prompt medical attention from first responders and the National Assembly Clinic's medical team, sadly succumbed to his condition. Nass Out of respect for the family's privacy, the officer's identity has not been disclosed at this time. The House of Representatives extends its heartfelt condolences to the family, friends, and colleagues of the deceased and stands ready to support investigations into the circumstances surrounding the incident.